Kurmi

Kurmi

Hausawa da Fulanin Kurmi sun karfafa batun hadin kai da zaman lafiya

Sarakunan Hausawa da Fulanin jihohin Kudu maso Yamma shida sun yi babban taro a Ibadan, inda suka tattauna  muhimman abubuwan da suka hada da hadin ka

Gwamna ya zargi shugabannin APC da magudin zaben fid-da-gwani a Jihar Ogun

Gwamnan Jihar Ogun Sanata Ibikunle Amosun ya zargi wadansu shugabannin Jam’iyyar APC da shirya bita-da-kulli da zagon kasa a zaben fid-da-gwanin dan t

Kotu ta ba da belin Gwamna Fayose kan Naira miliyan 50

Alkalin Babbar Kotun Tarayya da ke Legas Mai shari’a Mojisola Olatoregun ta ba da belin tsohon Gwamnan Jihar Ekiti, Ayodele Fayose a shekaranjiya Lara

An ceto matan ’yan sanda da aka yi garkuwa da su a Ribas

Jami’an sashin binciken manyan laifuffuka daga ofishin Sufeto Janar na ’Yan sandan Najeriya sun ceto matan ’yan sanda biyu da sauran mutum takwas da m

Dan ta’adda ya kashe jami’in DSS a Kuros Riba

Wani da ake zargin dan ta’adda ne ya harbe wani jami’in tsaro na farin kaya (DSS) sannan ya juya ya harbi Babban Jami’in ’Yan sandan yanki (DPO) kafin