Kurmi

Kurmi

Tsohon mai laifi ya fasa gidan Fasto ya sace kudin sadaka

Ana tuhumar wani tsohon dan fursuna, mai suna Kenneth Ejiofor, wanda bai dade da fitowa daga kurkuku ba da fasa gidan wani fasto, inda ya yi awon gaba

An kama mahaukacin da ya mallaki Naira miliyan 1.5 a banki

jami’an tsaron farin kaya ta Sibil defens (NSCDC) a Jihar Ondo sun kama wani mutum da ake zargin yana daya daga cikin masu garkuwa da mutane don neman

Ina nan a APC – Gwamna Amosun

Gwamnan Jihar Ogun Sanata Ibikunle Amosun ya musanta jita-jitar da ake yadawa cewa zai fice daga Jam’iyyar APC, sakamakon rashin adalcin da yake zargi

Hukumar NDLEA ta kama kayan maye a Ibadan

Hukumar Yaki da Tu’ammali da Miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA) a Jihar Oyo ta kama kananan jarkoki 30 da kwalabe 20 masu dauke da wani ruwan kayan

An kama uwa da ’ya’yanta masu garkuwa da mutane a Legas

An tona asirin wasu iyali da ake zargi da hada baki wajen yin garkuwa da mutane a lokacin da ’yan sanda a Legas suka yi awon gaba da su. Mutanen