Kurmi

Kurmi

‘Za mu raba kayan Sallah ga marayu har da mabiya addinin Kirista’

Kwamitin kula da marayu na Jihar Legas, wanda ke ƙarƙashin inuwar kungiyar Jama’atul Izalatul Bidi’a Wa’ikamatus Sunnah reshen Jihar

Da sana’ar kuli-kuli nake biya wa kaina kudin makaranta – Hassan Maikuli

Wani matashi mai suna Hassan Sakkwato, wanda ke sana’ar sayar da kuli-kuli a garin Kalaba, Jihar Kurosriba ya bayyana cewa ya fara sana’ar

Allah Ya yi wa Sani Farinruwa rasuwa

Al’ummar garin Agege sun wayi gari da rashin daya daga cikin zakakuran matasansu, wanda ya kasance dan kishin kasa,  Sani Ishak Farinruwa,

Matasan Agege sun daura damarar yaki da miyagun dabi’un shaye-shaye a yankinsu

Wata matsala da ke ci wa al’ummar kasar nan tuwo a kwarya ita ce dabi’ar nan ta shaye-shayen miyagun kwayoyi da kayan maye a tsakanin mata

‘Yan Awawa sun hallaka matashi a Agege

Al’ummar Kasuwar Ilepo sun wayi gari da alhinin mutuwar wani matashi da ke gudanar da harkokin kasuwancinsa a kasuwar, matashin mai suna Mustafa