Kurmi

Kurmi

‘Yan Awawa sun hallaka matashi a Agege

Al’ummar Kasuwar Ilepo sun wayi gari da alhinin mutuwar wani matashi da ke gudanar da harkokin kasuwancinsa a kasuwar, matashin mai suna Mustafa

Ba a fahimci jawabin Shugaba Buhari game da matasa ba – Wazirin Kasuwar Alaba Rago

A daidai lokacin da al’ummar kasar nan ke tofa albarkacin bakin su bisa kalaman shugaban kasa Muhammadu Buhari akan matasan Najeriya, Alhaji Ada

Talakawa suka zabi Buhari amma masu kudi ke cin gajiyar mulkinsa – Alhaji Nura Idris

Alhaji Nura Idris dan kasuwa ne a Jihohin Kurmi sannan jigo ne a tafiyar akidar Kwankwasiyya a Jihohin Kurmi.   Ya bayyana cewa talakan da y

’Yan bindiga sun sake kashe wani Fasto a Edo

Rahotanni da ke fitowa sun nuna wasu ’yan bindiga da ba a san ko su wane ne ba sun halaka wani Fasto da ke Limanci a Cocin Christ Chosen Church

Za a rataye dan fashin da ya saci kwalaban giya bakwai

Babbar Kotun Ado Ekiti ta yanke hukumcin kisa ta hanyar rataya ga Raji Babatunde da aka same shi da aikata laifin yin amfani da adda da wuka da ya tso