Labarai

Labarai

Gobara ta tashi a tashar wutar lantarki a Kano

Wannan na zuwa ne yayin da al’ummar Musulmi ke dakon ganin jinjirin watan azumin Ramadan a jihar.

Rashin tsaro da ambaliyar ruwa ta raba mutum miliyan 6 da muhallansu

Matsalar tsaro na ci gaba da zama babbar barazana a wasu jihohin Najeriya.

PDP ta yi Allah-wadai da sace dalibai 200 a Kaduna

Maharan sun yi awon gaba da daliba sama da 200 a jihar.

NDLEA ta kama tsofaffi suna safarar kwayoyi a Borno

Hukumar NDLEA ta kama wani dan shekara 70 da abokinsa mai shekaru 65 kan safarar miyagun kwayoyi a Jihar Borno.

Ranar Mata: Gwamnatin Kano za ta kafa kotun cin zarafin jinsi

Gwamnatin Kano ta ce za ta kafa kotuna na musamman domin hukunta masu cin zarafin jinsi don yanke hukunci a kan lokaci.