Labarai

Labarai

Kwastam ta daina kwace kaya a kasuwanni — Sarkin Kano

Sarkin ya bukaci hukumar ta daga wa ‘yan kasuwa kafa.

Gobara: An ceto mutum 6 da dukiyar miliyan 107 a Kano

Hukumar ta ja hankalin mutane kan kula da ababen amfani na gida.

’Yan bindiga sun kai wa masallata hari a Birnin Gwari

Mazauna ƙauyen sun tabbatar da mutuwar mutane biyu tare da jikkatar wasu sakamakon harin.

An rage wa ma’aikatan Kano lokutan aiki albarkacin watan Ramadana

An buƙaci ma’aikata su ribaci matakin domin bauta wa mahaliccinsu da yi wa jihar da kasa addu’a.

A gaggauta ceto ɗaliban da aka sace a Kaduna — Tinubu

Ba zan lamunci duk wani uzuri ba har sai an ceto waɗanda da aka yi garkuwa da su.