Labarai

Labarai

’Yan bindiga sun sace masu ibada 6 a coci a Ondo

‘Yan bindigar sun sace mutanen yayin da suke tsaka da ibada a cocin.

Dalilin da ya hana mu gurfanar da El-Rufai a Kotu — EFCC

Hukumar ICPC ce ta karɓe shi nan take bayan mun sake shi, za mu ci gaba da bincike bayan ya kammala da ICPC.

An lakaɗa wa matashi dukan da ya yi ajalinsa kan zargin fyaɗe a Bayelsa

Aminiya ta ruwaito cewa lamarin ya tayar da hankalin mazauna yankin, musamman ɗalibai na Jami’ar Tarayya ta Otuoke.

Atiku ya bayyana fargaba kan halin da El-Rufai yake ciki

Dole ne Gwamnatin Tarayya ta fito ta fayyace wace hukuma ce ke tsare da El-Rufai — ko dai EFCC, ICPC, DSS ko wata hukumar tsaro ta daban.

Gobara ta yi ta’adi a Kasuwar Fika da ke Yobe

Yawaitar afkuwar gobara abin firgici ne, kuma wannan yana nuna buƙatar ɗaukar matakan kariya cikin gaggawa.