Za Mu Rufe Jami’o’i Nan Da Kwanaki Bakwai —SSANU
Ma’aikatan jami’o’in Najeriya sun yi barazanar shiga yajin aiki idan gwamnati ta ki biyan bukatunsu cikin mako guda
Labarai
Ma’aikatan jami’o’in Najeriya sun yi barazanar shiga yajin aiki idan gwamnati ta ki biyan bukatunsu cikin mako guda
Rundunar ta ce za ta ci gaba da aiki don maganin bata gari a jihar.
An tabbatar da rasuwar mutane 12, wasu 28 sun ji rauni a sakamakon hatsarin wata tirela a kan hanyar Zariya zuwa Kano
Gwamnatin Jihar Borno ta bayyana cewa ainihin masu akidar Boko Haram da suka fara ta’adanci a Najeriya a 2009 sun kare.
Asirinsa ya tonu bayan ya yi wa wata fyade a cikin ofishinsa da ke babban asibitin Potiskum.