Labarai

Labarai

Za Mu Rufe Jami’o’i Nan Da Kwanaki Bakwai —SSANU 

Ma’aikatan jami’o’in Najeriya sun yi barazanar shiga yajin aiki idan gwamnati ta ki biyan bukatunsu cikin mako guda

’Yan sanda sun kama masu kwacen waya 18 a Kano

Rundunar ta ce za ta ci gaba da aiki don maganin bata gari a jihar.

Mutum 12 sun rasu, 28 sun ji rauni a hatsarin mota a hanyar Kano

An tabbatar da rasuwar mutane 12, wasu 28 sun ji rauni a sakamakon hatsarin wata tirela a kan hanyar Zariya zuwa Kano

Kaso 95 Na Ainihin ’Yan Boko Haram Sun Mutu –Gwamnatin Borno

Gwamnatin Jihar Borno ta bayyana cewa ainihin masu akidar Boko Haram da suka fara ta’adanci a Najeriya a 2009 sun kare.

An kama lakcara kan lalata da dalibansa don ba su maki a Yobe

Asirinsa ya tonu bayan ya yi wa wata fyade a cikin ofishinsa da ke babban asibitin Potiskum.