Labarai

Labarai

An karrama dan agajin da ya tsinci miliyan 100

Dan agajin ya tsinci sama da Naira miliyan, amma ya mika su ga ‘yan sanda domin nemo mai su.

‘Najeriya ta fi kowace kasa yawan mahaddata Alkur’ani a duniya’

Shehun malamin ya ce Najeriya ta sha bamban da sauran kasashe wajen haddar Alkur’ani.

’Yan sanda sun cafke mai safarar mutane a Kaduna

Rundunar ta ce za su gurfanar da mutumin idan suka kammala bincike.

Jama’a sun daka wawa kan rumbun abincin gwamnati a Abuja

Sun isa rumbun abincin da misalin sassafe suna kinkimo buhunan abinci

An sa kyautar N50m don samun bayani kan ’yan bindiga 2 a Katsina

’Yan sanda sun yi alkawarin tukwicin N50m ga duk wanda ya ba ta bayani har aka kamo wasu kasurguman ’yan bindiga 2 a Jihar Katsina