Labarai

Labarai

Kungiyar NURTW ta tallafa wa mutane 360 a Kaduna

Kungiyar ma’aikatan sufuri ta NURTW ta ba wa mutane 360 tallafin kudade da turamen zani domin rage musu radadin tsadar rayuwa a Jihar Kaduna

Ya kamata a kai ciyarwar Ramadan yankunan karkara

Ba a birni ya kamata a yakaita ciyar da masu azumi ba, inji majalisar Sakkwato

An samu bullar cutar kyanda a Kano

Hukumomi sun tabbatar da bullar cutar kyanda a sassan Karamar Hukumar Birni.

Mahara sun kashe mutum 9 a Benuwe

Mahara sun kai farmaki wasu ƙauyuka uku na Jihar Benuwe.

Magidanta uku na taƙaddama kan mallakar ’ya’yan wata mata a Oyo 

Kowanne na jayayyar cewa shi ne mijin matar da ta haife su na haƙiƙa.