Labarai

Labarai

Sojoji sun kashe ’yan Boko Haram 29 a Borno da Yobe

Wannan lamarin na ƙara wa sojojin ƙwarin gwiwar jajircewa wajen sauke nauyin da rataya a wuyansu.

Gwamnatin Yobe za ta kashe N398m a shirin ciyar da masu azumi da tafsirin Ramadan

Shirin zai gudana a ƙarƙashin Ma’aikatar Harkokin Addini domin tallafa wa al’umma, a cikin watan Ramadan mai alfarma.

Ramadan: NUJ ta tallafa wa iyalan ma’aikatan da suka rasu da kayan abinci a Jigawa

Waɗanda suka amfana da tallafin sun nuna farin cikinsu game da rabon kayan abincin.

Tsohon Shugaban Asibitin Koyarwa na Katsina Bello Sulaiman ya rasu

Sanata Kaita ya ce sha’awar marigayin wajen inganta harkokin lafiya a Katsina ta shahara matuƙa.

Wata cuta ta kashe gomman damisoshi a Thailand

Idan damisa ta kamu da rashin lafiya, ba kasafai ake gano hakan da wuri ba kamar yadda ake gani a karnuka ko kuliyoyi.