Labarai

Labarai

Sanatoci sun tabbatar da naɗin Shugabar Hukumar NFIU Hafsat Bakari

Hafsat Bakari lauya ce kuma kwararriya a fannin binciken harkokin kuɗi.

CBN zai koma ba wa ’yan canji Dala a kan N1,301

CBN zai rika ba wa ’yan canji Dala a kan N1,301, amma ya kayyade ribar da za su dora a kai

Zanga-Zanga: Jerin bukatun ’yan Najeriya da NLC ta damka wa majalisa

Bukatun NLC sun hada da wgyara matatun man gwamnati da ba wa manoma tallafi da kula da walwalar ma’aikata

Fada da ’yar sanda ya kai matashiya gidan yari

Kotu ta tisa keyar wata matashiya zuwa gidan yari saboda kai wa wata ’yar sanda hari a yankin A’jah da ke Jihar Legas.

Yadda jami’an tsaro suka kwato mutane 10 da aka sace a Katsina

Rundunar ’yan sanda da sojoji sun dakile yunkurin yin garkuwa da mutane tare da ceto mutane 10 da aka sace a yankin Jibia, Jihar Katsina.