Labarai

Labarai

Gwamnan Oyo ya rufe kamfanin hakar ma’adinan ’yan China

Gwamnan Oyo Seyi Makinde ya bayar da umarnin rufe wani kamfanin hakar ma’adinai mallakar wasu ’yan kasar China a jiharsa.

Boko Haram Ta Sake Lalata Turakun Wutar Lantarki Mai Karfin 330KVA A Yobe

Mayaƙan Boko Haram sun sake  lalata turakun wutar lantarki mai karfin 330 KVA, lamarin da ya jefa mazauna jihohin Yobe da Borno cikin duhu

Zanga-Zanga saboda tsadar rayuwa ba mafita ba ce — Sarkin Musulmi

Mu ɗaura ɗamara wajen gudanar da addu’o’i don ganin Allah Ya sawwaka mana matsalolin da muke fuskanta.

Kasashe 10 da aka fi dauke wutar lantarki a Afirka

Dauke wutar lantarki a Najeriya a shekara ya fi yawan kwanakin shekara

NAFDAC ta rufe shagunan magani 1321 a Kano

Hukumar da ke Kula da Ingancin Abinci da Magunguna ta Kasa NAFDAC reshen Jihar Kano tare da hadin gwiwar Hukumar da ke Kula da Magunguna ta Kasa sun r