Labarai

Labarai

Magidanci ya rasu wajen ceto ɗansa a rijiya

Mutumin ya rasu wajen ceto ɗansa da ya fada rijiya.

Kotu ta yi watsi da karar daliban Abduljabbar

A baya dai wata kotun Musulunci ta yanke wa malamin hukuncin kisa kan kalaman batanci ga Annabi Muhammad SAW.

’Yan bindiga sun kashe mutum 2, sun sace manoma a Neja

Al’ummar yankin sun koka don neman dauki daga gwamnatin jihar.

Tsadar Rayuwa: Kwastam ta fara rabon kayan abincin da ta kwato

Kafin a bai wa mutum kayan abincin, dole ne ya gabatar da lambar shaidar ɗan kasa ta (NIN).

’Yan sanda sun hallaka dan bindiga yayin karbar kudin fansa

‘Yan sandan sun yi artabu da maharan tare da kashe daya daga cikin su.