Labarai

Labarai

Gwamnatin Binuwai ta ba wa makiyaya wa’addin ficewa daga jihar

Gwamnatin Binuwai ta ba da wa’adin kwanaki 14 ga makiyayan da suke kiwon dabbobinsu a fili a jihar da su daina ko kuma su kuka da kansu

Tinubu ya naɗa Kemi Nanna Nandap shugabar hukumar shige da fice

Misis Nandap za ta karɓi aiki daga hannun Misis Caroline Wura-Ola Adepoju.

Za a binciki Gwamnatin Buhari kan bashin naira tiriliyan 30 da ta karɓo a CBN

Gwamnatin Buhari ta yi amfani da wani tsari da CBN ya kira ‘Ways and Means’ wajen cike gibin Kasafin Kuɗi.

EFCC ta tsare ’yan canji a Kasuwar WAPA

A safiyar Laraba jami’an Hukumar EFCC suka yi dirar mikiya a kasuwar ta WAPA a wani yunkuri na yaki da ayyukan masu boye Dala.

’Yan bindiga sun sace fasinjoji 26 a hanyar Funtua-Gusau

Wasu ’yan bindiga sun yi awon gaba da fasinjoji akalla 26 a wasu hare-hare guda biyu a kan hanyar Funtua zuwa Gusau.