DSS ta nemi NLC ta janye zanga-zangarta kan tsadar rayuwa
Hukumar tsaro ta DSS ta bukaci kungiyoyin kwadago su janye zanga-zangar da suka shirya kan tsadar rayuwar da ke addabar ’yan Najeriya
Labarai
Hukumar tsaro ta DSS ta bukaci kungiyoyin kwadago su janye zanga-zangar da suka shirya kan tsadar rayuwar da ke addabar ’yan Najeriya
Hukumar Kwastam za ta raba wa ’yan Najeriya kayan abinci da ta kwace domin rage musu wahalhalun da suke ciki a halin yanzu.
An tsaurara matakan saro tare da hana shige da fice a harabar Majalisar Dokokin Jihar Jigawa kan shirin tsige shugabanta
Babbar Kotun Tarayya ta bayar da umarnin kwace Naira biliyan 1.58 daga tsohon Manajan Darakta na Hukumar NIRSAL, Aliyu Abatti Abdulhameed.
Matakin zai inganta tsarin gwamnati na yaƙi da masu halatta kuɗin haram tare bunƙasar tattalin arziki.