Labarai

Labarai

Kotu ta sa a yi wa Murja gwajin kwakwalwa

Kotun Muslunci ta sa a yi wa jarumar TikTok Murja Kunya gwajin kwakwalwa

An kona gonar shinkafa mai hekta 40 a Oyo

Wasu da ba a san ko su wane ne ba sun kona wata gonar shinkafa mai girman hekta 40 kurmus

Tsadar rayuwa: Bankin Afirka ya tallafawa Najeriya da dala miliyan 540

Bankin Raya Kasashen Afirka (AfDB) ya fara raba tallafin kudi Dalar Amurka Miliyan 540 ga wasu jihohi takwas a Najeriya

Hisbah ta cafke ’yan kasar waje kan aikata badala a Kano

Mata masu zaman kansu 38 sun shiga hannun hukumar Hisbah bayan ’yan sanda sun cafke su a Kwanar Gafan

Murja da Hisbah: Yau za a ci gaba da shari’a

Hisbah za ta sake gurfanar da Murja Kunya a kotun Musulunci bayan an sako ta daga gidan yari sabanin umarnin alkali