’Yan bindiga sun kone gidaje 30, shanu 100 da kayan abinci a Neja
Maharan sun farmaki yankin sau biyu a ranar Juma’ar da ta gabata.
Labarai
Maharan sun farmaki yankin sau biyu a ranar Juma’ar da ta gabata.
Daruruwan mutane a garin Ibadan sun mamaye tituna a garin Ibadan domin gudanar zanga-zangar lumana kan tsadar rayuwa a fadin Najeriya
Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta sanar da cewa har yanzu Babban Kwamnadanta, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa na nan kan kujerarsa bai yi murabus ba.
Ramlat ta shiga bakin duniyar bayan da ta bayyana kanta a Tiktok a matsayin ’yar madigo
’Yan ta’adda sun kashe dan sanda da tsararru shida a Babban Ofishin ’Yan Sanda da ke Zurmi a Jihar Zamfara