Labarai

Labarai

’Yan bindiga sun kone gidaje 30, shanu 100 da kayan abinci a Neja

Maharan sun farmaki yankin sau biyu a ranar Juma’ar da ta gabata.

Zanga-zangar tsadar rayuwa ta barke a Ibadan

Daruruwan mutane a garin Ibadan sun mamaye tituna a garin Ibadan domin gudanar zanga-zangar lumana kan tsadar rayuwa a fadin Najeriya

Murja: Sheikh Daurawa bai yi murabus ba —Hukumar Hisba

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta sanar da cewa har yanzu Babban Kwamnadanta, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa na nan kan kujerarsa bai yi murabus ba.

Yau za a ci gaba da shari’ar Ramlat ’yar TikTok

Ramlat ta shiga bakin duniyar bayan da ta bayyana kanta a Tiktok a matsayin ’yar madigo

’Yan bindiga sun kai harin daukar fansa ofishin ‘yan sanda a Zamfara

’Yan ta’adda sun kashe dan sanda da tsararru shida a Babban Ofishin ’Yan Sanda da ke Zurmi a Jihar Zamfara