’Yan ta’adda sun fara yaudarar kananan yara zuwa cikinsu
Masu garkuwa da mutane sun koma yaudarar kananan yara su shigo cikin harkokinsu a Jihar Sakkwato.
Labarai
Masu garkuwa da mutane sun koma yaudarar kananan yara su shigo cikin harkokinsu a Jihar Sakkwato.
Kasurgumin dan bindiga Bello Hantsi (Mai Dubu-Dubu) ya sheka lahira bayan ’yan sanda sun bindige shi a Jihar Sakkwato.
Iyayen sun je har makaranta suka lakada wa firinsifal da malaman dansu duka
Mutane da dama – maza da mata, manya da kanana, daga ciki da wajen Abuja – ne suka kasance a rumfar Trust Radio a dandalin.
Kwamishinan ya ce fiye da dalibai 23,000 ne suka daina zuwa makaranta sakamakon rufe makarantun kwana 28 da gwamnatin Ganduje ta yi a baya.