Labarai

Labarai

A kawo min inda na ce shiga siyasa haram ne — Sheikh Pantami

Sheikh Pantami ya  jefa wannan ƙalubale ne bayan da ya nuna aniyarsa ta neman fitowa takarar kujerar Gwamna a Jihar Gombe.

Ramadan: ’Yan sanda sun tsawaita dokar zirga-zirgar ababen hawa a Gombe

Rundunar ta shawarci masu babura da kula da dokokin hanya.

Sojoji sun tarwatsa ’yan ta’adda, sun kama mutum 5 da makamai a Yobe

Sojojin sun miƙa waɗanda ake zargin hannun hukumomin da suka dace domin ci gaba da bincike.

Gobara: An yi asarar kayan N800m a Kano — Hukuma

Hukumar ta ja hankalin jama’a kan muhimmancin bin matakan kariya domin kacewa aukuwar gobara a nan gaba.

Zaɓen Cike Gurbi: An taƙaita zirga-zirga a ƙananan hukumomi 2 a Kano

Rundunar ta haramta zirga-zirgar ababen hawa a faɗin ƙananan hukumomin biyu.