Labarai

Labarai

PDP ta lashi takobin lashe zaben kananan hukumomi a Gombe 

Jam’iyyar ta bayyana kwarin gwiwarta kan zaben da ke tafe.

’Yan banga ba su da hurumin ɗaukar doka a hannu — Kwamishinan ’yan sanda

Kwamishinan ya ce dole ne su tsaftace aikinsu don gudun ɗaukar doka da hannunsu.

Hayaƙin janareta ya kashe dalibai 2 a Kogi

Daliban sun rasu yayin da suke barci.

An kama mata ’yan bindiga a Abuja

An kama matan ne tare da gungun wasu maza hudu da ke addabar Abuja.

Mutum 2 sun mutu a gasar shan maganin gargajiya a Kogi

Masu bajintar shan tsimi sun mutu bayan kwankwaɗar maganin gargajiyar da ake kira ‘gegemu’ da ‘obo’.