Labarai

Labarai

Sojoji sun kashe ‘yan ta’adda 4, sun ceto mutum 11 a Kaduna

Dakarun sun jaddada aniyar samar da tsaro a jihar.

An kama ɗan bindigar Katsina yana ƙoƙarin kafa sansani a Kano

Dan bindigar ya gudo ne daga sansanin ’yan bindiga na Maidaro ne da ke Malumfashi a Jihar Katsina.

Kotu ta yi wa matar aure ɗaurin rai-da-rai saboda kashe dan kishiyarta a Kano

Ana kuma tuhumar wata matar auren da zargin kashe dan kishiyarta a Jihar Kanon.

Gobara ta halaka wani yaro dan shekara 4 a Kano

Gobarar ta tashi ne sakamakon yadda yaron da abin ya shafa ke wasa da ashana a cikin daki.

An kama likita bisa zargin sace jariri a Abuja

An kama likitan bayan bore daga mazauna yankin wanda ake zargin ba shi ne karo na farko ba.