Labarai

Labarai

Matashi ya yi wa matar wansa fyade ya kashe ta a Binuwe

An tsinci gawarta a gona da alamar an yi mata fyade kuma an sassare ta da adda a hancinta da kanta.

Daliba ta ‘kashe kanta’ a dakin otel

An gano dalibar a sume kumfa na fitowa daga bakinta da kwalbar maganin kashe kwari a gefenta

Rikicin Filato: Ƙungiyar Izala ta raba kayan agaji a Mangu

A makonnin da suka gabata ne wani mummunan rikicin kabilanci ya barke a Karamar Hukumar Mangu

Kisan Nafi’u: Shari’ar Hafsat Chuchu ta samu tsaiko

An dage shari’ar zuwa ranar 8 ga Fabrairu, 2024

Kano: Shugaban Karamar Hukuma ya yi murabus, takwaransa ya koma NNPP

Shugaban Karamar Hukumar Ungogo a Jihar Kano, ya ajiye kujerarsa, na Nassarawa kuma ya koma Jam’iyyar NNPP mai mulkin jihar.