Labarai

Labarai

Kungiyoyin Arewa sun caccaki masu sukan tsare-tsaren Tinubu

Sun bukaci Tinubu ya kira taron kasa don tattauna da kuma gyaran fuska ga wasu tanade-tanaden kundin tsari mulkin Najeriya tun daga samun mulkin kai z

An kama ’yan Najeriya 9 a farfelan jirgin ruwa za su je Turai

Sojojin ruwan Najeriya sun zakulo wasu matasa tara da suka boye a farfelar wani jirgin ruwa da nufin ya kai su zuwa Turai ba bisa ka’ida ba.

Fasto ya damfari mabiyansa N1.3bn

Hukumar EFCC ta cafke wani shugaban coci kan damfarar mabiyansa kudi Naira biliyan 1.39.

An kama mata ’yan bindiga a Abuja

Cikin wadanda aka kama har da  wani jagoran ’yan bindiga wanda ake nema ruwa a jallo

An kama dan bindigar Katsina zai kafa sansani a Kano

Dubunsa ta cika bayan ya gudo daga yankin Malumfashi da makamai da kuma dabbobin sata