Labarai

Labarai

Boko Haram Ta Kashe Magina Ta Sace Mafarauta A Yobe

Wasu mahara da ake zargin mayakan Boko Haram ne sun kashe wasu masu aikin gini biyu tare da yin garkuwa da mafarauta uku a gidan hakimin garin Kukaret

Tinubu ya yi ta’aziyyar rasuwar Bukar Abba

Tsohon Gwamnan ya rasu ne bayan ya sha fama da rashin lafiya.

Sojoji sun fatattaki ’yan bindiga sun ceto mutum 4 a Taraba

Maharan sun tsere bayan shan ruwan wuta daga dakarun sojin.

INEC ta dakatar da jami’inta kan batan sakamakon zabe a Filato 

Hukumar ta ce tuni jami’an tsaro suka fara gudanar da bincike.

PDP ta lashe zaben cike gurbi a Bauchi

Jam’iyyar ta lashe zaben da aka gudanar a duka mazabu hudu na jihar.