Labarai

Labarai

Kotun Koli ta tabbatar da Fintiri a matsayin Gwamnan Adamawa

Kotun Ƙoli ta watsi da ƙarar ’yar takarar Jami’yyar APC, Aisha Dahiru Binani da ke ƙalubalantar nasarar Fintiri a zaben.

Wutar lantarki ta kashe barawon taransufoma

Al’ummar unguwa sun wayi gari da ganin gawar barawon tana lilo a jikin turakun wutar lantarki

Sojoji sun kashe jagoran ’yan ta’adda sun ceto mutane 20 a Zamfara

Sojoji lalata duk sansanonin ’yan ta’adda da aka kai wa samame

Shettima ya ƙaddamar da kwamitin ƙarin albashi

Mataimakin Shugaban Kasa ya ƙaddamar da kwamitin mafi ƙarancin albashi mai mambobi 37.

Yadda Sojoji Suka Ceto Mutane 35 Daga Hannun ’Yan Ta’adda A Katsina

Wadanda aka ceton sun hada da kananan yara hudu, maza 19 da mata 12