Labarai

Labarai

Yau Tinubu zai rantsar da kwamitin karin albashi

Kungiyar Kwadago na neman gwamnati ta kara mafi karancin albashi zuwa N200,000.

Ana shirin tsige Ganduje daga shugabancin APC

Hotunan Yahaya Bello na neman shugabancin APC sun karade Abuja

Magidanci ya yi dambe da ’yan bindiga a gidansa a Kaduna

Maharan sun yi awon gaba da matarsa da ’ya’yansa ba sun ba hamata iska a yankin Birnin Gwari, kuma ya ki bin su

Amarya da kawayenta sun mutu a hatsarin mota a Neja

Jumullar mutane 13 ne suka rasa rayukansu a hatsarin motar da suka hada da sirikin amaryar

Ciyamomin Borno za su fara sa hannu a rajistar zuwa aiki

Za a tsige duk shugaban karamar karamar hukuma da ke fashin zuwam ofis