Labarai

Labarai

Shari’ar Danbilki Kwamanda: Rashin zuwan alkali ya kawo tsaiko

Za a ci gaba da tsare Danbilki Kwamanda a gidan yari zuwa zama na gaba

CAF za ta yi wa Osimhen gwajin shan kwayoyin kara kuzari

Rashin gajiyarsa a wasan Najeriya da Kamaru ya sanya CAF neman yi masa gwajin amfani da kwayoyin kara kuzari

An daure dan bindiga shekaru 21 a Kaduna

Kotun ta same shi da laifin mallakar bindiga kirar AK-47 da garkuwa da mutane domin karbar kudin fansa.

Daliba ta kashe kanta saboda lakcara ya daina son ta a Adamawa

Dalibar ta sha guba ne sakamakon rabuwa da malamin Kwalejin.

’Yan bindiga sun sako shugaban PDP na Legas

Maharab sun bukaci a biya su miliyan 200 a matsayin kudin fansa kafin sakin shugaban.