Labarai

Labarai

An kama matar da ta sayar da kananan yara 42

An cafke wata mata da ta sayar da kananan yara 42 domin aikin bauta a shekaru biyar da suka gabata.

Kungiyoyin Arewa sun soki dauke ofisoshin CBN da FAAN daga Abuja

Cikin daraktoci 40 da aka nada kwanan nan a Hukumar FAAN su ma hudu ne kawai ’yan Arewa.

Yadda muka fanso ’yan uwan Nabeeha daga masu garkuwa —Dangi

‘Yan sanda dai yi iya bakin kokarinsu amma babu maganar cewa su ne su ka kubutar da su.

An sace shugaban jam’iyyar PDP na Legas

An dauke shugaban jam’iyyar bayan wata ganawa da gwamnonin Jihar Oyo da Osun.

Kotun Ƙoli ta tabbatar wa Farouk Lawan ɗaurin shekaru biyar

Tirka-tirkar dai ta faro ne tun bayan da tsohon ɗan Majalisar Wakilan ya nemi cin hancin $3m.