Labarai

Labarai

Sojoji sun kashe ‘yan bindiga 3, sun kwato makamai a Taraba

Dakarun sun jadadda aniyar ci gaba da fatattakar ‘yan ta’adda a jihar.

Matashi ya yi yunkurin hallaka kansa kan bashin N2m a Kano

Matashin ya ce bashi ya yi masa ƙatutu.

Sun shiga hannu kan satar awaki 48 a Jigawa

Kwamishinan, ya ce za a gurfanar da su a kotu da zarar an kammala bincike a kan su.

An tsare barayi 2 kan satar buhun zobo 10 a Jigawa

An kama wadanda ake zargin dauke da wasu karafa da adduna da suke fasa shagunan al’umma.

DPO ya yi fatali da cin hancin N1m daga hannun dan ta’adda

DPO din garin Tafa ne ya jagoranci tawagar jami’ansa wajen kama dan ta’addan mai suna Bello Muhammad.