Labarai

Labarai

Kwastam ta lalata maganin kara karfin sha’awa a Sakkwato 

Hukumar Kwatsam ta Najeriya ta lalata maganunan kara karfin saduwa aure a Jihar Sakkwato.

’Yan sanda sun magantu kan ‘fashewar bam’ a Abuja

Mazauna birnin na Abuja sun yi ta kururuta cewa bam ne ya tashi a Maitama.

Tinubu ya tafi ziyara Faransa

Tinubu zai dawo gida Najeriya a makon farko na watan Fabarairun 2024.

Za a halasta wa jami’an diflomasiyya sayen barasa a Saudiyya 

Mohammed bin Salman ya ɗaura ɗamarar kawo sauye-sauye da za su dace da sharholiya irin ta wannan zamani.

An sace magidanci da matarsa da ’ya’yansu a Kaduna

Akasarin mazauna kauyen ba su san ’yan fashin dajin sun shiga gidan ba