Labarai

Labarai

Yara 6,573 kawai ke yawon bara a Kano — Gwamnati

Hukumar ta jaddada cewa talauci, rashin aikin yi da kuma ƙarancin ilimi ne manyan dalilan da ke haifar da bara a jihar, ba wai yawan yara da aka nuna

’Yan ƙungiyar asiri sun fille kan matashi a Bayelsa

Majiyoyin tsaro sun tabbatar da cewa an gano gawar matashin a tsirara, hannuwansa a ɗaure, amma ba tare da kansa ba.  

El-Rufai: EFCC ta tsare shi, ICPC da DSS na jiran sa

A yayin da EFCC ke ci gaba da tsare shi Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa (ICPC) da kuma DSS da kotu suna jiran fitowarsa domin amsa wasu tambayoyi

Yau za a fara duban watan azumin Ramadan

Idan an gani kuma hukumomin da suka dace suka tabbatar, Sarkin Musulmi zai sanar kuma gobe Talata a tashi da azumi a matsayin ranar 1 ga watan Ramadan

An ƙona masallaci kan rikicin ƙabilanci a Fatakwal

Sarkin Hausawa ya ce rikicin ya samo asali ne daga saɓani tsakanin ɗan kabilar Tibi da Jukun kan wurin sayar da kaya a kasuwa.