’Yan majalisar Filato da kotu ta kwace kujerunsu sun lashi takobin dowawa bakin aiki
’Yan Majalisar Dojojin Jihar Filato wadanda kotun daukaka kara ta kwace kujerunsu sun lashi dowawa bakin aiki.
Labarai
’Yan Majalisar Dojojin Jihar Filato wadanda kotun daukaka kara ta kwace kujerunsu sun lashi dowawa bakin aiki.
Wata tirelar dakon siminti ta fado daga kan gadar sama da ke Kofar Kabuga da ke Kano.
Alkalin ya sanar cewa Gwamna Fubara ba shi da hurumin hana majalisar dokokin jihar kudadenta
Ministar Abuja, Ireti Kingibe, ta zargi Ministan Birnin, Nyesom Wike da kin sauraron ta domin tattaunawa kan matsalar tsaro
An cafke mutanen yayin da suke shirin safarar yaran zuwa Jihar Edo.