An sako mutanen da aka sace a rukunin gidaje a Abuja
Wadanda aka sako sun hada da wasu kananan yara biyu da wata uwa da ’ya’yanta uku da kuma ma’aikaciar otel
Labarai
Wadanda aka sako sun hada da wasu kananan yara biyu da wata uwa da ’ya’yanta uku da kuma ma’aikaciar otel
Magidancin matarsa suna hanyarsu ta komawa gida daga cikin kwaryar birnin Abuja ne ’yan bindiga suka tare su
Da misalin kare 12:30 na daren Asabar ne kannen na Nabeeh suka isa gidansu da ke Abuja, da rakiyar jami’an tsaro.
Galibi an fi samun karuwar iyaye maza da ke guduwa suna barin ’ya’yan da suka haifa.
Ana zargin gobarar ta tashi ne a dalilin jefar da ragowar karan sigari da ke ci da wuta a bayan shagunan.