Labarai

Labarai

An sako mutanen da aka sace a rukunin gidaje a Abuja

Wadanda aka sako sun hada da wasu kananan yara biyu da wata uwa da ’ya’yanta uku da kuma ma’aikaciar otel

Yadda aka sace magidanci a hanyar zuwa filin jirgi a Abuja

Magidancin matarsa suna hanyarsu ta komawa gida daga cikin kwaryar birnin Abuja ne ’yan bindiga suka tare su

An sako kannen Nabeehah da ke hannun ’yan bindiga

Da misalin kare 12:30 na daren Asabar ne kannen na Nabeeh suka isa gidansu da ke Abuja, da rakiyar jami’an tsaro.

Iyaye 106 sun tsere sun bar ’ya’yansu a Gombe — Human Rights 

Galibi an fi samun karuwar iyaye maza da ke guduwa suna barin ’ya’yan da suka haifa.

Gobarar kasuwa ta kone buhunan hatsi 1,900 a Adamawa

Ana zargin gobarar ta tashi ne a dalilin jefar da ragowar karan sigari da ke ci da wuta a bayan shagunan.