’Yan bindiga sun sace mutum uku a Abuja
A baya-bayan nan dai birnin Abuja na ci gaba da fuskantar matsalolin tsaro.
Labarai
A baya-bayan nan dai birnin Abuja na ci gaba da fuskantar matsalolin tsaro.
Kotun ta amince da hukuncin da kotunan kasa suka yanke, na tabbatar da Oborevwori a matsayin gwamnan jihar.
Rundunar ‘yan sandan jihar ta ce komai ya daidaita bayan tura jami’anta yankunan biyu.
Motocin biyu sun yi karo da juna sakamakon gudun wuce kima.
Kotu za ta iya bai wa jami’an tsaro umarnin kama shi a kowane lokaci.