Labarai

Labarai

’Yan bindiga sun sace mutum uku a Abuja

A baya-bayan nan dai birnin Abuja na ci gaba da fuskantar matsalolin tsaro.

Kotun Koli ta tabbatar da Oborevwori a matsayin gwamnan Delta

Kotun ta amince da hukuncin da kotunan kasa suka yanke, na tabbatar da Oborevwori a matsayin gwamnan jihar.

An kashe mutum 2 a rikicin kabilanci a Kogi

Rundunar ‘yan sandan jihar ta ce komai ya daidaita bayan tura jami’anta yankunan biyu.

Mutum 10 sun rasu, 12 sun ji rauni a hatsarin mota a Jigawa

Motocin biyu sun yi karo da juna sakamakon gudun wuce kima.

Kotu ta soke belin da ta bai wa Dokta Dutsen Tanshi

Kotu za ta iya bai wa jami’an tsaro umarnin kama shi a kowane lokaci.