Labarai

Labarai

’Yan bindiga sun tarwatsa kauyuka 10 a Kaduna

Giwa dai na daya daga cikin kananan hukumomin da ke fama da matsalar tsaro a Arewa maso Yamma.

An haramta wa Sarakunan Zamfara ba da izinin haƙar ma’adanai

Dokar wadda ta fara aiki nan take an sanya mata hannu a wannan Alhamis din a Gusau.

An gurfanar da shi kan bata sunan Sanata Rufa’i Hanga

Kotun ta amince da bayar da belinsa kan Naira dubu dari biyu

An gurfanar da dan siyasa kan zargin bata sunan Malam Lawan Triumph

Sai dai wanda ake karar Garzali Obasanjo ya musanta laifukan da ake zargin sa da su.

Kotu ta ba Emefiele izinin fita daga Abuja

Kotu ta sahale wa tsohonn Gwamnan CBN, Godwin Emefiele, fita daga yankin Babban Birrnin Tarayya.