Labarai

Labarai

Miyetti Allah ta ƙaddamar ’yan banga 1,100 a Nasarawa

Kungiyar Fulani ta Miyetti Allah Kautal Hore ta kaddamar da jami’an tsaron sa-kai 1,144 da nufin yakar masu garkuwa da mutane da satar dabbobi d

Fashewar bam ta kashe jami’an sa-kai biyu, takwas sun jikkata a Borno

Jami’an tsaron sun taka wata nakiya da ake zargin mayakan Boko Haram sun binne.

Shirin Ilimantar da Matasa zai magance matsalar tsaro — Tinubu

Ana ci gaba da samun karuwar satar mutane don neman kudin fansa da ke barazana a kasar.

Sanannen wurin sayayya a Abuja ya yi gobara

Wani sanannen wurin sayayya a unguwar Gwarimpa, Abuja, mai suna IC World Emporia Centre, ya yi gobara a da sanyin safiyar Laraba.

Kano ta kafa kotun hukunta ’yan kwaya da masu kwacen waya

Kwamitin yaki da shan miyagun kwayoyi da kwacen waya a Jihar Kano ya kafa kotun tafi-da-gidanka domin gaggauta hukunta masu laifi.