Gobara ta yi ajalin mutum 7 ’yan gida daya a Kano
Magidanci da matarsa da kuma ’ya’yansu biyar suka rasu gobarar da ta tashi a sakamakon matsalar wutar lantarki
Labarai
Magidanci da matarsa da kuma ’ya’yansu biyar suka rasu gobarar da ta tashi a sakamakon matsalar wutar lantarki
Maharan sun farmaki yankin da misalin karfe 2 na dare.
’Yan bindiga sun kai wa sansanin sojoji hari a Karamar Hukumar Batsari a Jihar Katsina.
Amina Sheikh Dahiru Bauchi ta ba gwamnan Gombe shawara ta musamman kan Harkokin Almajirai da Karatun Tsangaya
Sai kananan yara sun yi roko kafin su samu ruwan sha a Gaza