Labarai

Labarai

Gobara ta yi ajalin mutum 7 ’yan gida daya a Kano

Magidanci da matarsa da kuma ’ya’yansu biyar suka rasu gobarar da ta tashi a sakamakon matsalar wutar lantarki

’Yan bindiga sun sace uwa da danta a Kaduna

Maharan sun farmaki yankin da misalin karfe 2 na dare.

’Yan bindiga sun kai wa sansanin sojoji hari a Katsina

’Yan bindiga sun kai wa sansanin sojoji hari a Karamar Hukumar Batsari a Jihar Katsina.

’Yar Sheikh Dahiru Bauchi ta zama mai ba Gwamnan Gombe Shawara

Amina Sheikh Dahiru Bauchi ta ba gwamnan Gombe shawara ta musamman kan Harkokin Almajirai da Karatun Tsangaya

Gaza: Isra’ila ta kashe Palasdinawa 23,968 ta jikkata 60,582 a kwana 100

Sai kananan yara sun yi roko kafin su samu ruwan sha a Gaza