Labarai

Labarai

Ina farin ciki da godiya da addu’o’in Kanawa —  Abba Gida-Gida 

Addu’o’in Kanawa da ma sauran al’ummar Najeriya sun yi tasiri a wannan nasara da muka samu.

Abubuwan da suka faru a Kotun Koli a Shari’ar Gwamnan Kano

Kotun Koli ta shawarci alkalai su rika yin duba na tsanaki kan kararrakin da aka kawo gabansu kafin su yanke hukunci

Kotun Ƙoli ta soke hukuncin Kotun Daukaka Kara kan Zaben Filato

Korafin da jam’iyyar APC ta shigar na kalubalantar zaben gwamna Muftwang ba su da tushe balle makama.

Kotun Koli ta tabbatar da nasarar Gwamna Dare na Zamfara

Kotun Kolin ta yi watsi da hukuncin da ke cewa Zaben Gwamnan Zamfara wanda bai kammala ba.

Kotun Ƙoli ta tabbatar da nasarar Gwamnan Legas Sanwo-Olu

Duk kotuna uku sun tabbatar da Babajide Sanwo-Olu a matsayin halastaccen Gwamnan Jihar Legas.