Mai magana da yawun Gwamna Zulum, Isa Gusau ya riga mu gidan gaskiya
Mun rasa Gusau bayan ya yi kusan kwana uku a sume saboda tsananin jinya da ya yi fama da ita.
Labarai
Mun rasa Gusau bayan ya yi kusan kwana uku a sume saboda tsananin jinya da ya yi fama da ita.
Rahotanni kai-tsaye daga zauren Koli Koli, wadda a yau take yanke hukunci kan zaben Gwamnan Kano da wasu jihohi 5
Ga jerin jihohin — hudu daga Arewa da kuma biyu daga Kudu — da gwamnoninsu za su san ainihin matsayinsu da makomar kujerarsu:
Maganar gaskiya ita ce kusan mamaye kauyen ’yan bindigar suka yi gaba daya.
Kotun Koli za ta sanar da hukunci bayan kawanaki 298 da zaben Gwamnan Kano na ranar 18 ga watan Maris, 2023,