Labarai

Labarai

Mai magana da yawun Gwamna Zulum, Isa Gusau ya riga mu gidan gaskiya 

Mun rasa Gusau bayan ya yi kusan kwana uku a sume saboda tsananin jinya da ya yi fama da ita.

KAI-TSAYE: Kotun Koli ta tabbatar da zaben Abba Gida-Gida

Rahotanni kai-tsaye daga zauren Koli Koli, wadda a yau take yanke hukunci kan zaben Gwamnan Kano da wasu jihohi 5

Gwamnoni 6 da za su san matsayinsu yau a Kotun Koli

Ga jerin jihohin — hudu daga Arewa da kuma biyu daga Kudu — da gwamnoninsu za su san ainihin matsayinsu da makomar kujerarsu:

’Yan bindiga sun sace mutane 23 a Abuja

Maganar gaskiya ita ce kusan mamaye kauyen ’yan bindigar suka yi gaba daya.

Kotun Koli: Yau za a san ainihin Gwamnan Kano tsakanin Abba da Gawuna

Kotun Koli za ta sanar da hukunci bayan kawanaki 298 da zaben Gwamnan Kano na ranar 18 ga watan Maris, 2023,