Labarai

Labarai

ISWAP ta datse wa masunta biyu hannu a Borno

Mayakan na ISWAP sun fusata ne bayan an gano cewar masunta ba sa biyan haraji.

Kotu ta ba da belin tsohon Ministan Lantarki Olu Agunloye

An ɗage sauraron ƙarar zuwa ranar 12 ga watan Fabrairu.

Gobara ta lakume shaguna bakwai a Adamawa

Shaidun gani da ido sun yi hasashen cewa gobarar ta tashi ne saboda yadda aka rika wasa da wutar lantarki.

An kama sojoji biyu kan azabtar da farar hula a Ribas

Mun kama sojojin da suka aikata wannan abu na saɓa ka’idar aiki.

Kotun Koli ta yi watsi da bukatar INEC da Gwamnan Ogun a Shari’ar Zabe

Kotun koli ta karbi karar da Jam’iyyar PDP da dan takararta a zaben gwamnan Ogun, Ladi Adebutu, suka daukaka domin kalubalanar nasarar Gwamna Dapo Abi