Labarai

Labarai

Mahara sun harbe basarake har lahira a Ogun

Maharan sun shiga gidan suka harbe shi har lahira amma ba su dauki komai ba.

Bakuwa ta sace jariri awa 3 da haihuwarsa a asibiti

Ana zargin bakuwa ta sace jaririn ne da hadin bakin ’yar uwar mai jegon

Ba a sace matafiya a hanyar Abuja-Kaduna ba —’Yan sanda

Rundunar ta ce an yi artabu kadai tsakanin ‘yan sanda da ‘yan bindiga a kan titin.

’Yan bindiga na neman N50m kudin fansar hakimin Abuja

Maharan sun dage kan dole sai iyalan hakimin sun biya miliyan 50 a matsayin kudin fansa.

An tura shi gidan yari saboda yi wa ’yar shekara 14 fyade

Kotun ta dage sauraron karar zuwa ranar 6 ga watan Fabrairu, 2024.