Labarai

Labarai

Yadda jiragen soji suka ragargaza sansanin ISWAP A Dajin Sambisa

An bi sahun ’yan ta’addan maboyarsu a cikin kungurmin jeji inda aka rika cilla musu bama-bamai ta sama.

Farashin fetur a Najeriya shi ne na 22 a duniya —Rahoto

Rahoton ya ayyana Najeriya a matsayin kasa ta 22.

An kashe manomi, an sace wasu 22 a Kaduna

Maharan sun yi awon gaba da wasu a jihar.

Zargin N37bn: Sadiya ta kai kanta EFCC

Tsohuwar Ministar Jinkai, Sadiya Umar Farouq, ta kai kanta ofishin Hukumar EFCC domin amsa tambayoyi kan zargin badakalar Naira biliyan 37

’Yan bindiga sun kashe mai gari a Taraba

Maharan sun bukaci miliyan daya a matsayin kudin fansa kan kowanne daga cikin mutanen da suka sace.