Yadda jiragen soji suka ragargaza sansanin ISWAP A Dajin Sambisa
An bi sahun ’yan ta’addan maboyarsu a cikin kungurmin jeji inda aka rika cilla musu bama-bamai ta sama.
Labarai
An bi sahun ’yan ta’addan maboyarsu a cikin kungurmin jeji inda aka rika cilla musu bama-bamai ta sama.
Rahoton ya ayyana Najeriya a matsayin kasa ta 22.
Maharan sun yi awon gaba da wasu a jihar.
Tsohuwar Ministar Jinkai, Sadiya Umar Farouq, ta kai kanta ofishin Hukumar EFCC domin amsa tambayoyi kan zargin badakalar Naira biliyan 37
Maharan sun bukaci miliyan daya a matsayin kudin fansa kan kowanne daga cikin mutanen da suka sace.