Yadda aka sace mutane 10 a Dutsen Alhaji, Abuja
Gabanin Sallar Isha’ ranar Lahadi ’yan bindiga suka kutsa unguwar Dutsen Alhaji da ke Abuja suka yi awon gaba da mutane.
Labarai
Gabanin Sallar Isha’ ranar Lahadi ’yan bindiga suka kutsa unguwar Dutsen Alhaji da ke Abuja suka yi awon gaba da mutane.
Sarkin ya bukaci a kawo karshen matsalar satar kananan yara da ke kara ta’azzara.
Ƙungiyoyin Fulani sun yi ikirarin an kashe mambobinsu 350 baya ba asarar shanu 834 a watanni uku da suka gabata a Jihar Filato
Hukumar Sibil Difens ta kama wani matashi dan shekara 25 kan daba wa mahaifinsa wuka ya kashe shi a Jihar Kano.
Wata ’yar gwagwarmaya a Jihar Yobe, Laure Umaru Masokano, ta bukaci a gaggauta bincike da kuma daukar mataki kan kisan gillar wata matar aure mai suna