Labarai

Labarai

’Yan ta’adda sun kashe mutum 6 a harin gidan rawa a Yobe

Wannan shi ne hari na biyu da ‘yan ta’addan suka kai gidan rawar, yayin da a shekarar 2022 ’yan sun kai hari a wani gidan mata masu zaman kansu.

Mata masu zanga-zanga sun kona gidan basaraken Bokkos a Filato

Hare-haren da aka kai a jijiberin Kirsimeti sun shafi kauyuka 23 inda aka kashe mutum kusan dari biyu.

’Yan kwangila na buƙatar Naira tiriliyan 1.35 su kammala titin Kano zuwa Abuja 

Yanzu kuwa gwamnati ba ta da shirin biyan sabon farashin saboda rashin kuɗi.

An kama wata riƙaƙƙiyar mai satar wayoyin salula a Borno

Mun kama matar wadda aka fi sani da Bintu tare da abokin harkallarta.

Rikici: An jikkata mutum biyu saboda awarar Naira 300 a Kano

Rundunar ’yan sandan Kano ta ce ta cafke kusan mutum 30 da ake zargin hannunsu a rikicin.