Cikin awa 24 an ceto daliban da aka sace a Kogi
Jami’an tsaron hadin gwiwa sun ceto mutane 24, ciki har da dalibai da malamai da ’yan bindiga suka sace a Jihar Kogi, cikin kasa da awa 24.
Labarai
Jami’an tsaron hadin gwiwa sun ceto mutane 24, ciki har da dalibai da malamai da ’yan bindiga suka sace a Jihar Kogi, cikin kasa da awa 24.
Marigayi Dan’makwayo, wanda jami’in jinya mai ritaya ne, ya rasu ne bayan ya sha fama da rashin lafiya.
Malama Zainab Aliyu daga Jihar Kano ce Gwarzuwa a bangaren mata, sai Alaramma Ibrahim Muhammad daga Bauchi a bangaren maza
Ana zargin hukumomin tsaron da rashin aiki da bayanan da aka bayar kafin harin da kuma rashin hadin kai tsakaninsu
Majalisar ta kara kasafin da tiriliyan 1.2 ta kuma kara farashin canjin Dala da yawan danyen mai da za a rika hakowa