Labarai

Labarai

Cikin awa 24 an ceto daliban da aka sace a Kogi

Jami’an tsaron hadin gwiwa sun ceto mutane 24, ciki har da dalibai da malamai da ’yan bindiga suka sace a Jihar Kogi, cikin kasa da awa 24.

Kanin mahaifin Abba Gida-gida ya rasu

Marigayi Dan’makwayo, wanda jami’in jinya mai ritaya ne, ya rasu ne bayan ya sha fama da rashin lafiya.

Kano da Bauchi sun lashe Gasar Alkur’ani ta Kasa ta 2023

Malama Zainab Aliyu daga Jihar Kano ce Gwarzuwa a bangaren mata, sai Alaramma Ibrahim Muhammad daga Bauchi a bangaren maza

Harin Filato: Majalisa ta gayyaci shugabannin tsaro

Ana zargin hukumomin tsaron da rashin aiki da bayanan da aka bayar kafin harin da kuma rashin hadin kai tsakaninsu

Majalisa ta kara kasafin 2024 zuwa tiriliyan 28.7

Majalisar ta kara kasafin da tiriliyan 1.2 ta kuma kara farashin canjin Dala da yawan danyen mai da za a rika hakowa