Labarai

Labarai

 Kurame Sun Bukaci A Gina Musu Makarantar Kwana A Damaturu

Kurame Musulmi (ADMUN) sun roki gwamnati ta gina makarantar musamman ta kurame a Damaturu

Tsohon Shugaban ’Yan Sanda Alkali Ya Gina wa Al’umma Masallacin Juma’a

Tsohon Shugaban ’Yan Sandan Najeriya, Usman Baba Alkali  ya b da gudunmuwar masallacin Juma’a da ya gina a unguwar G.R.A Damaturu, Jihar Yobe.

Yadda ’yan bindiga suka kashe mutum 4 suka sace 39

’Yan bindiga sun sace mutane 39 bayan sun kashe wasu mutum huɗu a wasu yankunan Abuja da kuma Jihar Neja.

Yadda masu cin naman dan Adam ke karuwa a Kudu

Labaran wadanda ’yan sanda suka kama bisa zargin tu’ammali da sassan jikin dan Adam da masu cin naman mutane da masu sayarwa domin yin tsafi ya wuce m

Tirela ta kashe mutum 6 wasu 15 sun ji rauni A Gombe

Mutane 6 sun mutu wasu 15 suka ji raunuka a wani hatsarin da wata tirela ta yi a hanyar Abacha Raod da ke unguwar Jekadafari a garin Gombe.