Labarai

Labarai

Tirela ta kashe mutum 6 wasu 15 sun ji rauni A Gombe

Mutane 6 sun mutu wasu 15 suka ji raunuka a wani hatsarin da wata tirela ta yi a hanyar Abacha Raod da ke unguwar Jekadafari a garin Gombe.

Kano: Abba ya kaddamar da aikin gadar Dan Agundi

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya kaddamar da aikin Gadar Kofar Dan Agundi duk da cewa kotu ta hana shi amfani da kudin kananan hukumomi

An kama shi da kwayar Exol guda 123,000 a Yobe

Masu safarar tabar wiwi da sauran miyagun kwayoyi sun shiga hannu Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi (NDLEA) a Jihar Yobe.

Yadda Sibil Difens Ta Kama Masana’antar Gurbataccen Man Dizel A Gombe

Hukumar NSCDC ta kama wata masana’antar hada gurbataccen man Dizel a Jihar Gombe.

Dauda Lawal ya gwangwaje ma’aikatan Zamfara da albashin wata guda

Gwamnan Zamfara ya ba wa ma’aikatan jihar da na kananan hukumomi albashinsu wata guda a matsayin kyautar karshen shekara.