Labarai

Labarai

Kiristocin Tudun Biri sun samu tallafin abincin Kirsimeti

Gwamnatin Jihar Kaduna ta ba da tallafin abincin Kirsimeti ga Kiristoci a Tudun Biri, kauyen da jirgin soja ya halaka mutane da yawa. Kwamishinan Tsar

Kotun Ƙoli: Kwankwaso ya jagoranci addu’ar roƙa wa Abba nasara

Madugun Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya jagoranci taron addu’a na musamman a gidansa da ke Kano da safiyar Litinin.

Ta antaya wa mijinta ruwan zafi saboda ya ki zuwa biki da ita

Tuni jami’an ‘yan sanda suka cafke matar suka tsare ta.

Sojoji sun kashe mahara 14, sun ceto mutum 14

Dakarun sun ceto wasu mutum 14 da maharan suka sace.

Mutum 10 sun rasu a hatsarin mota a Jigawa

Motocin biyu sun yi gaba da gaba da juna, lamarin da ya haddasa hatsarin.