Labarai

Labarai

Hukumar Alhazan Kaduna ta roki maniyyata su cikan kudin kujera

Sabon Shugaban Hukumar Alhazai ta Jihar Kaduna, Salihu Abubakar, ya roki limamai su taimaka wajen wayar da kan maniyyata su kokarta cika kudin kujera

Ra’ayin Kanawa Kan Gina Gadar Sama A Kofar Dan Agundi

Abin da Kanawa suke cewa kan shirin gwamnatin Kano na gina gadar sama a Kofar Dan Agundi

An cafke lauya kan lakada wa matarsa duka

Wani lauya ya shiga hannun hukuma kan zargin lakada wa matarsa dukan kawo wuka a Jihar Akwa Ibom.

Matashi ya kashe budurwarsa kan N5,000

Wani matashi dan shekara 19 ya daba wa budurwarsa Emmanuella Ande wuka a kan kudi Naira dubu biyar a Jihar Bauchi.

Tinubu ya dawo da shirin ciyar da dalibai a makarantu

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ba da umarnin dawo da shirin Gwamnatin Tarayya na ciyar da dalibai a makarantu.